Maɓalli: J na gaba aya · K ayah ta gaba
- 1
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ إِذَا ٱلسَّمَآءُ ٱنشَقَّتْ
Tafsiri: Izas samaaa'un shaqqat
Idan sama ta kẽce,
- 2
وَأَذِنَتْ لِرَبِّهَا وَحُقَّتْ
Tafsiri: Wa azinat li Rabbihaa wa huqqat
Ta saurari Ubangijinta, kuma aka wajabta mata yin saurãron,
- 3
وَإِذَا ٱلْأَرْضُ مُدَّتْ
Tafsiri: Wa izal ardu muddat
Kuma idan ƙasã aka mĩƙe ta,
- 4
وَأَلْقَتْ مَا فِيهَا وَتَخَلَّتْ
Tafsiri: Wa alqat maa feehaa wa takhallat
Kuma ta jẽfar da abin da yake a cikinta, tã wõfinta daga kõme.
- 5
وَأَذِنَتْ لِرَبِّهَا وَحُقَّتْ
Tafsiri: Wa azinat li Rabbihaa wa huqqat
Kuma ta saurãri Ubangijinta, aka wajabta mata yin saurãren,
- 6
يَٰٓأَيُّهَا ٱلْإِنسَٰنُ إِنَّكَ كَادِحٌ إِلَىٰ رَبِّكَ كَدْحًۭا فَمُلَٰقِيهِ
Tafsiri: Yaaa ayyuhal insaanu innaka kaadihun ilaa Rabbika kad han famulaaqeeh
Ya kai mutum! Lalle ne kai mai aikin wahal da kai ne zuwa ga Ubangijinka, wahala mai tsanani, To, kai mai haɗuwa da Shi ne.
- 7
فَأَمَّا مَنْ أُوتِىَ كِتَٰبَهُۥ بِيَمِينِهِۦ
Tafsiri: Fa ammaa man ootiya kitaabahoo biyameenih
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa da damansa.
- 8
فَسَوْفَ يُحَاسَبُ حِسَابًۭا يَسِيرًۭا
Tafsiri: Fasawfa yuhaasabu hi saabai yaseeraa
To, za a yi masa hisãbi, hisãbi mai sauƙi.
- 9
وَيَنقَلِبُ إِلَىٰٓ أَهْلِهِۦ مَسْرُورًۭا
Tafsiri: Wa yanqalibu ilaaa ahlihee masrooraa
Kuma ya jũya zuwa ga iyãlinsa (a cikin Aljanna), yanã mai raha.
- 10
وَأَمَّا مَنْ أُوتِىَ كِتَٰبَهُۥ وَرَآءَ ظَهْرِهِۦ
Tafsiri: Wa ammaa man ootiya kitaabahoo waraaa'a zahrih
Kuma amma wanda aka bai wa littãfinsa, daga wajen bãyansa.
- 11
فَسَوْفَ يَدْعُوا۟ ثُبُورًۭا
Tafsiri: Fasawfa yad'oo subooraa
To, zã shi dinga kiran halaka!
- 12
وَيَصْلَىٰ سَعِيرًا
Tafsiri: Wa yaslaa sa'eeraa
Kuma ya shiga sa'ĩr.
- 13
إِنَّهُۥ كَانَ فِىٓ أَهْلِهِۦ مَسْرُورًا
Tafsiri: Innahoo kaana feee ahlihee masrooraa
Lal1e ne shi, yã kasance (a dũniya) cikin iyãlinsa yanã mai raha.
- 14
إِنَّهُۥ ظَنَّ أَن لَّن يَحُورَ
Tafsiri: Innahoo zanna al lai yahoor
Lalle ne yã yi zaton bã zai kõmo ba.
- 15
بَلَىٰٓ إِنَّ رَبَّهُۥ كَانَ بِهِۦ بَصِيرًۭا
Tafsiri: Balaaa inna Rabbahoo kaana bihee baseeraa
Na'am! Lalle ne, Ubangijinsa Ya kasance Mai gani gare shi.
- 16
فَلَآ أُقْسِمُ بِٱلشَّفَقِ
Tafsiri: Falaaa uqsimu bishshafaq
To, ba sai Nã rantse da shafaƙi ba.
- 17
وَٱلَّيْلِ وَمَا وَسَقَ
Tafsiri: Wallaili wa maa wasaq
Da dare, da abin da ya ƙunsa.
- 18
وَٱلْقَمَرِ إِذَا ٱتَّسَقَ
Tafsiri: Walqamari izat tasaq
Da watã idan (haskensa) ya cika.
- 19
لَتَرْكَبُنَّ طَبَقًا عَن طَبَقٍۢ
Tafsiri: Latarkabunna tabaqan 'an tabaq
Lalle ne kunã hawan wani hãli daga wani hãli.
- 20
فَمَا لَهُمْ لَا يُؤْمِنُونَ
Tafsiri: Famaa lahum laa yu'minoon
To, mẽ ya sãme su, ba su yin ĩmãni?
- 21
وَإِذَا قُرِئَ عَلَيْهِمُ ٱلْقُرْءَانُ لَا يَسْجُدُونَ ۩
Tafsiri: Wa izaa quri'a 'alaihimul Quraanu laa yasjudoon
Kuma idan an karanta Alkur'ãni a kansu, bã su yin tawãli'u?
- 22
بَلِ ٱلَّذِينَ كَفَرُوا۟ يُكَذِّبُونَ
Tafsiri: Balil lazeena kafaroo yukazziboon
Ba haka ba! waɗanda suka kãfirta, sai ƙaryatãwa suke yi.
- 23
وَٱللَّهُ أَعْلَمُ بِمَا يُوعُونَ
Tafsiri: Wallaahu a'lamu bimaa yoo'oon
Alhãli Allah Shĩ ne Mafi sani ga abin a suke tãrãwa.
- 24
فَبَشِّرْهُم بِعَذَابٍ أَلِيمٍ
Tafsiri: Fabashshirhum bi'azaabin aleem
Saboda haka, ka yi musu bushãra da azãba mai raɗaɗi.
- 25
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ وَعَمِلُوا۟ ٱلصَّٰلِحَٰتِ لَهُمْ أَجْرٌ غَيْرُ مَمْنُونٍۭ
Tafsiri: Illal lazeena aamanoo wa 'amilus saalihaati lahum ajrun ghairu mamnoon
Fãce waɗanda suka yi ĩmãni, suka aikata ayyukan ƙwarai, sunã da wani sakamako wanda bã ya yankẽwa.
Buga fassarar: _IWPH_0__
Verse audio: Mishary Rashid Alafasy (128kbps via islamic.network CDN).
Rubutu da fassarorinsu: api.alquran.cloud · Uthmani Larabci.
Idan ma'anar ayah ba ta da tabbas, tambayi ƙwararren malami - musamman don batutuwan shari'a da ƙa'ida.