Duk surori

Surah 81

The Overthrowing

سُورَةُ التَّكۡوِيرِ

At-Takwir · Makkan

Maɓalli: J na gaba aya · K ayah ta gaba

Audio
  1. 1

    بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ إِذَا ٱلشَّمْسُ كُوِّرَتْ

    Tafsiri: Izash shamsu kuwwirat

    Idan rãna aka shafe haskenta

  2. 2

    وَإِذَا ٱلنُّجُومُ ٱنكَدَرَتْ

    Tafsiri: Wa izan nujoomun kadarat

    Kuma idan taurãri suka gurɓãce (wani ya shiga a cikin wani).

  3. 3

    وَإِذَا ٱلْجِبَالُ سُيِّرَتْ

    Tafsiri: Wa izal jibaalu suyyirat

    Kuma idan duwãtsu aka tafiyar da su.

  4. 4

    وَإِذَا ٱلْعِشَارُ عُطِّلَتْ

    Tafsiri: Wa izal 'ishaaru 'uttilat

    Kuma idan rãƙuma mãsu cikunna aka sakẽ su wãwai, bã ga kõwa ba.

  5. 5

    وَإِذَا ٱلْوُحُوشُ حُشِرَتْ

    Tafsiri: Wa izal wuhooshu hushirat

    Kuma idan dabbõbin dãji aka tattara su.

  6. 6

    وَإِذَا ٱلْبِحَارُ سُجِّرَتْ

    Tafsiri: Wa izal bihaaru sujjirat

    Kuma idan tẽkuna aka mayar da su wuta.

  7. 7

    وَإِذَا ٱلنُّفُوسُ زُوِّجَتْ

    Tafsiri: Wa izan nufoosu zuwwijat

    Kuma idan rãyuka aka haɗa su da jikunkunansu.

  8. 8

    وَإِذَا ٱلْمَوْءُۥدَةُ سُئِلَتْ

    Tafsiri: Wa izal maw'oodatu su'ilat

    Kuma idan wadda aka turbuɗe ta da rai aka tambaye ta.

  9. 9

    بِأَىِّ ذَنۢبٍۢ قُتِلَتْ

    Tafsiri: Bi ayyi zambin qutilat

    "Sabõda wane laifi ne aka kashe ta?"

  10. 10

    وَإِذَا ٱلصُّحُفُ نُشِرَتْ

    Tafsiri: Wa izas suhufu nushirat

    Idan takardun ayyuka aka wãtsa su (ga mãsu su).

  11. 11

    وَإِذَا ٱلسَّمَآءُ كُشِطَتْ

    Tafsiri: Wa izas samaaa'u kushitat

    Kuma idan sama aka fẽɗe ta.

  12. 12

    وَإِذَا ٱلْجَحِيمُ سُعِّرَتْ

    Tafsiri: Wa izal jaheemu su'-'irat

    Kuma idan Jahĩm aka hũra ta

  13. 13

    وَإِذَا ٱلْجَنَّةُ أُزْلِفَتْ

    Tafsiri: Wa izal jannatu uzlifat

    Kuma idan Aljanna aka kusantar da ita.

  14. 14

    عَلِمَتْ نَفْسٌۭ مَّآ أَحْضَرَتْ

    Tafsiri: 'Alimat nafsum maaa ahdarat

    Rai ya san abin da ya halartar (a rãnar nan).

  15. 15

    فَلَآ أُقْسِمُ بِٱلْخُنَّسِ

    Tafsiri: Falaaa uqsimu bil khunnas

    To, ba sai Na yi rantsuwa da taurãri matafã ba.

  16. 16

    ٱلْجَوَارِ ٱلْكُنَّسِ

    Tafsiri: Al jawaaril kunnas

    Mãsu gudu suna ɓũya.

  17. 17

    وَٱلَّيْلِ إِذَا عَسْعَسَ

    Tafsiri: Wallaili izaa 'as'as

    Da dare idan ya bãyar da bãya.

  18. 18

    وَٱلصُّبْحِ إِذَا تَنَفَّسَ

    Tafsiri: Wassubhi izaa tanaffas

    Da sãfiya idan ta yi lumfashi.

  19. 19

    إِنَّهُۥ لَقَوْلُ رَسُولٍۢ كَرِيمٍۢ

    Tafsiri: Innahoo laqawlu rasoolin kareem

    Lalle ne shi (Alƙur'ãni) haƙƙan, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah.

  20. 20

    ذِى قُوَّةٍ عِندَ ذِى ٱلْعَرْشِ مَكِينٍۢ

    Tafsiri: Zee quwwatin 'inda zil 'arshi makeen

    Mai ƙarfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi.

  21. 21

    مُّطَاعٍۢ ثَمَّ أَمِينٍۢ

    Tafsiri: Mutaa'in samma ameen

    Wanda ake yi wa ɗã'a (wato shugaban malã'iku) ne a can, amintacce.

  22. 22

    وَمَا صَاحِبُكُم بِمَجْنُونٍۢ

    Tafsiri: Wa maa saahibukum bimajnoon

    Kuma abokinku ba mahaukaci ba ne.

  23. 23

    وَلَقَدْ رَءَاهُ بِٱلْأُفُقِ ٱلْمُبِينِ

    Tafsiri: Wa laqad ra aahu bilufuqil mubeen

    Kuma lalle ne, yã gan shi a cikin sararin sama mabayyani.

  24. 24

    وَمَا هُوَ عَلَى ٱلْغَيْبِ بِضَنِينٍۢ

    Tafsiri: Wa maa huwa 'alal ghaibi bidaneen

    Kuma shi, ga gaibi bã mai rowa ba ne.

  25. 25

    وَمَا هُوَ بِقَوْلِ شَيْطَٰنٍۢ رَّجِيمٍۢ

    Tafsiri: Wa maa huwa biqawli shaitaanir rajeem

    Kuma shi (Alƙur'ani) bã maganar shaiɗani, wanda aka la'ana, ba ce.

  26. 26

    فَأَيْنَ تَذْهَبُونَ

    Tafsiri: Fa ayna tazhaboon

    Shin, a inã zã ku tafi?

  27. 27

    إِنْ هُوَ إِلَّا ذِكْرٌۭ لِّلْعَٰلَمِينَ

    Tafsiri: In huwa illaa zikrul lil'aalameen

    Lalle ne shi (Alƙur'ãni), bã kõme ba ne fãce gargaɗi ga talikai.

  28. 28

    لِمَن شَآءَ مِنكُمْ أَن يَسْتَقِيمَ

    Tafsiri: Liman shaaa'a minkum ai yastaqeem

    Ga wanda ya so, daga cikinku, ya shiryu.

  29. 29

    وَمَا تَشَآءُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُ رَبُّ ٱلْعَٰلَمِينَ

    Tafsiri: Wa maa tashaaa'oona illaaa ai yashaaa 'al laahu Rabbul 'Aalameen

    Kuma bã zã ku so ba sai idan Allah Ubangijin halitta Yã yarda.

Buga fassarar: _IWPH_0__

Verse audio: Mishary Rashid Alafasy (128kbps via islamic.network CDN).

Rubutu da fassarorinsu: api.alquran.cloud · Uthmani Larabci.

Idan ma'anar ayah ba ta da tabbas, tambayi ƙwararren malami - musamman don batutuwan shari'a da ƙa'ida.

The Overthrowing — Islam Word