Maɓalli: J na gaba aya · K ayah ta gaba
- 1
بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ وَٱلَّيْلِ إِذَا يَغْشَىٰ
Tafsiri: Wallaili izaa yaghshaa
Inã rantsuwa da dare a lõkacin da yake rufẽwa.
- 2
وَٱلنَّهَارِ إِذَا تَجَلَّىٰ
Tafsiri: Wannahaari izaa tajalla
Da yini a lõkacin da yake kuranyẽwa.
- 3
وَمَا خَلَقَ ٱلذَّكَرَ وَٱلْأُنثَىٰٓ
Tafsiri: Wa maa khalaqaz zakara wal unthaa
Da abin da ya halitta namiji da mace.
- 4
إِنَّ سَعْيَكُمْ لَشَتَّىٰ
Tafsiri: Inna sa'yakum lashattaa
Lãlle ne ayyukanku, dabam-dabam suke.
- 5
فَأَمَّا مَنْ أَعْطَىٰ وَٱتَّقَىٰ
Tafsiri: Fa ammaa man a'taa wattaqaa
To, amma wanda ya yi kyauta, kuma ya yi taƙawa.
- 6
وَصَدَّقَ بِٱلْحُسْنَىٰ
Tafsiri: Wa saddaqa bil husnaa
Kuma ya gaskata kalma mai kyãwo.
- 7
فَسَنُيَسِّرُهُۥ لِلْيُسْرَىٰ
Tafsiri: Fasanu yassiruhoo lilyusraa
To, zã Mu sauƙaƙe masa har ya kai ga sauƙi.
- 8
وَأَمَّا مَنۢ بَخِلَ وَٱسْتَغْنَىٰ
Tafsiri: Wa ammaa mam bakhila wastaghnaa
Kuma amma wanda ya yi rõwa, kuma ya wadãtu da kansa.
- 9
وَكَذَّبَ بِٱلْحُسْنَىٰ
Tafsiri: Wa kazzaba bil husnaa
Kuma ya ƙaryatar da kalma mai kyãwo.
- 10
فَسَنُيَسِّرُهُۥ لِلْعُسْرَىٰ
Tafsiri: Fasanu yassiruhoo lil'usraa
To, zã Mu sauƙaƙke masa har ya kai ga tsanani.
- 11
وَمَا يُغْنِى عَنْهُ مَالُهُۥٓ إِذَا تَرَدَّىٰٓ
Tafsiri: Wa maa yughnee 'anhu maaluhooo izaa taraddaa
Kuma dũkiyarsa ba ta wadãtar masa da kõme ba, a lõkacin da ya gangara (a wuta).
- 12
إِنَّ عَلَيْنَا لَلْهُدَىٰ
Tafsiri: Inna 'alainaa lal hudaa
Lãlle aikinMu ne, Mu bayyana shiriya.
- 13
وَإِنَّ لَنَا لَلْءَاخِرَةَ وَٱلْأُولَىٰ
Tafsiri: Wa inna lanaa lal Aakhirata wal oolaa
Kuma lalle ne Lãhira da duniya Namu ne.
- 14
فَأَنذَرْتُكُمْ نَارًۭا تَلَظَّىٰ
Tafsiri: Fa anzartukum naaran talazzaa
Sabõda haka, Na yi maku gargaɗi da wuta mai babbaka.
- 15
لَا يَصْلَىٰهَآ إِلَّا ٱلْأَشْقَى
Tafsiri: Laa yaslaahaaa illal ashqaa
Bãbu mai shigarta sai mafi shaƙãwa.
- 16
ٱلَّذِى كَذَّبَ وَتَوَلَّىٰ
Tafsiri: Allazee kazzaba wa tawallaa
Wanda ya ƙaryata, kuma ya jũya bãya.
- 17
وَسَيُجَنَّبُهَا ٱلْأَتْقَى
Tafsiri: Wa sa yujannnabuhal atqaa
Kuma mafi taƙawa zai nisance ta.
- 18
ٱلَّذِى يُؤْتِى مَالَهُۥ يَتَزَكَّىٰ
Tafsiri: Allazee yu'tee maalahoo yatazakkaa
Wanda yake bãyar da dũkiyarsa, alhãli yana tsarkaka.
- 19
وَمَا لِأَحَدٍ عِندَهُۥ مِن نِّعْمَةٍۢ تُجْزَىٰٓ
Tafsiri: Wa maa li ahadin 'indahoo min ni'matin tujzaaa
Alhãli bãbu wani mai wata ni'ima wurinsa wadda ake nẽman sakamakonta.
- 20
إِلَّا ٱبْتِغَآءَ وَجْهِ رَبِّهِ ٱلْأَعْلَىٰ
Tafsiri: Illab tighaaa'a wajhi rabbihil a 'laa
Fãce dai nẽman yardar Ubangijinsa Mafi ɗaukaka.
- 21
وَلَسَوْفَ يَرْضَىٰ
Tafsiri: Wa lasawfa yardaa
To, lalle ne zai yarda (da sakamakon da zã a bã shi).
Buga fassarar: _IWPH_0__
Verse audio: Mishary Rashid Alafasy (128kbps via islamic.network CDN).
Rubutu da fassarorinsu: api.alquran.cloud · Uthmani Larabci.
Idan ma'anar ayah ba ta da tabbas, tambayi ƙwararren malami - musamman don batutuwan shari'a da ƙa'ida.